Bibiyata Akeyi Hausa Novel Hausa Novels

Bibiyata Akeyi 10


Bibiyata Akeyi 10
Viral

Page 10

*
Alamu anty tamata da idoh Akan tadauki wayar,,,,,,,,,,,,,,,,,,
Dauka tayi hadeda karawa akunnenta,,,,,,,,
Sansanyar muryarsa ne tadaki dodon kunnenta,,,,,,,,,,,, sanda ta lumshe idoh Dan wani sanyi ne yaratsa zuciyarta jitayi kaman Wanda tashekara bataji muryan saba,,,,,,,,,,,,,,,,,,
Wani irin sonsa ne yakara shiga zuciyarta,,,,,,,,,,,
Jitakeyi Idan aka rabasu kaman ana shirin rabata da rayuwar ta NE,,,,,, ,,,,,,,,,,, Dan haka takeji
Bazata taba Bari ayi nasara akansu ba
Hello,,,,,, Hello,,,,,,, saida yayi sau biyu kafin yadaawo da ita daga tunanin data Lula,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,

Kallon anty hajja tayi sannan takalli mama,,,,,,,,,,,,,,,,,, duk sun zuba Mata idoh jira sukeyi suji mai za ta fada,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,da gudu tatashi tashige daki tana kyalkyale Dariyah ,,,,,,,,,,,, tana shiga daki tayi saurin Kara wayar akunnenta Dan azatonta ma wayar ta yankeh,,,,,,,,,,,,,,,,, sallama tayi ajiyar zuciya yasauke,,,,,,, sweety namiki laipy ne nayi ta Kiran wayanki baki daukaba kuma yanxu nakira kinki magana,,,,,,,,,,,,,,,,,,, wani dadi ne ya maimayeta Sai hamdala take yiwah ubangiji,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, dama akwae ranan da Allah zai nuna Mata randa za’akirata da suna mai dadi haka,,,,,,,,,,,,,, domin itah harta cire rai amma dayake ba’acire rai da rahamar Allah Sai gashi yamata zabi nagari,,,,,,,,,,,,,,

Masu karatu kada kuyi zaton waiko *hanna* tadade bbu aure ne,,,, ah ah,,, Dan kwata kwata Baza tafi shekaru Sha Tara bah,,,,,,,,,,,, Amma ku kiyasta yanda mace dataji ace tuntasowar ta ace bbu Wanda yataba zuwa wajanta da Susan Yana santa,,,,,,,,,,,,,,

Abinda mugun mamaki duk munin mace bata rasa masoyi,,,,,,,,,,,,, ballanta ita *hanna* datana da kyawunta dole abin zaida meta daga itah Har mahaifanta kuwa,,,,,,,,,,

Kara katseta yayi sweety bakya ji nana,,,,,,,, um inaji mah,,,,,, huh,,,,, shine kika kyaleni,,,,,,, sorry toh,,,,, OK yawuce amma meyasa dazu kika ki daukan kiran,,,,,,,,, farko nadau kina school kuma naje wata Amira Wai tace ita friend dinki ne tashaida min baki zoba so shine hankali na ya tashi,,,,,,,,,,,, hope komai lafiya,,,,,,,, lafiya klau kawae Dai anty ne tazo ninama manta da phone Dina,,,,,,,,,, haba shiyasa naji gabaki daya kina cikin farin ciki,,,,,,,,,,,
Toh yanzu kawae ni danzo anjima kibani address,,,,,,,,,,, lahhh rufamin asiri Dan Allah,,,,,,,,,,,,,,,,, batarai yayi kaman Wanda take ganinsa,,,,,,,,, dalilin ba kyasona shiyasa bakiso nazo yanda kike koh????? Marai raice murya tayi,,,,,,,,, No bafa haka nake nufi ba,,,,,,,,,,, to me kike nufi in ba haka bah,,,,,,,,,, Allah baban mu zaiyi fada,,,, me yasa zaiyi fada toh?????? Aishi se’an tambayeshi kafin afara zuwa hira wajen yarsa,,,,,,, mehakan yake nufi kenan,,,,,,,, cikin fargaba da zullumin abinda zaije yazo Dan batasan ya zai dauki lamarin ba,,,,,,, Ina nufin saida izininsa ake hira da yarsa,,,,,,,,,,,, wani dadi ne yamaimaye masa rai donko ba komai shi bada wasa yazobahh,,,,,,,,,,, kuwa yanaso,,,,,,,, manya sushiiga maganar tunda wuri,,,, Kara matse fulon dake kirjin sa yayi,,,,,,,,,,,,,

Da mamakinta cikin farin ciki taji Yana cewa,,,,,,,,,, barin je insamu Abba yanzu Dan ABARI YA HUCE SHIKE KAWO RABON WANI littafin (sumayya Abdulkadir),,,,,,,,,, nikuma bazan Bari kizama rabon wani bahh,,,,,,,,,,,, kantayi magana diff,,,,,,,,, yakashe Wayan,,,,,,,,, dago wayan tayi sannan tabita da kyaya taccen murmushi,,,,,,,,,,,,,,

================

MASARAUTAR
KANO

Kiliishii,,,,,,,,,, ne ta kishin Akan wani tuntu dakagan shi kasan na Gidan sarauta ne Dan bako wani irin tuntu bane da’ake samu ako’inah,,,,,,,,,,,, kishin gideh take,,,,,,,,,,,,,,, wata budurwace Wanda Baza tafi kimanin shekaru ashirin da hudu ba 24 kykkawace sosae fara sol ga dara daran idanuwanta Masu rikita mutane tanada tsayi sosai Ga hips boobs dinta kamar wanda suke shirin fasa yar yaloluwar rigar dake jikinta,,,,,,,,,,,,,,

Magana takeyi cikin tashin hankali,,,,,,,,,,, wallahy momy Idan ban aureshi ba bazan Bari wata ta aure shi ba,,,,,,,,,,,,, idanu wanta ne yacicciko taci gaba da cewa,,,,,, inason sa inasonsa mumy kitaima min yanzu ko wayansa nakira baya dauka,,,,,,,,,, tun kafin nayi hauka kawae ku aura min shi,,,,,,,,,,, aiba shi ya haifi kansa zebi umarninku,,,,, ,,, na tabba ta idanna aure shi zansashi yasoni,,,,,,,,,,, duk wani girman Kai dayake ji dashi sayya sauke shi,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, Kai niko bazai Soni ba Allah sanda nake masa ya ishemu rayuwa,,,,,,,,,,, magana takeyi kamar me tabin hankali,,,,,,,,,,,,,,,

Kiliishii,,,,,,,,,,,, Wanda randa ke kuna zuciyarta kamar tafito kasa tafado haka take jinta,,,,,,,,,, Dan taki jinin abinda zai bata ran tilon yar yar uwartata ,,,,,,,,,,,,,

Kiyi shiru intyy nah Sai nasan yadda nayi mai martaba ya amince da auranku,,,,,,,,,,,, Danni ma hankali na zaifi kwanciya bazanso ace wannan dumbin mulki da dukiya yafita ahannun mu ba,,,,,,,,,,, ki kyale komai a hannu na Abdallah Dani yake zancehhh,,,,,,,,, Bai Isa ya wulakanta ki nabarshi bah,,,,,,,,,,, nide narufo musu kofa nace ta Allah bata Kuba Dan duk sharrin ku Abdallah yafi karfinku danshi da Allah yadogara,,,,,,,,,,

===============

Bayan wayan ta katse neh takira Amira sukasha hira,,,,,,,,,,
Wanda Har yasa amira yin mamaki,,,,,,,,,,,, Dan tadade rabon da taji tana farin ciki haka,,,,,,,,, beb wai wani albishir ne haka najiki cikin farinciki,,,,,,,,, um akwae labarae dayawa kede daga school kibiyo gidanmu,,,,,,,,,,,,,,,,,
Kisha story,,,,,, OK beb ganinan zuwa,,,,,,, toh saikin zo,,,,,,,,,,,,,,,,, sallama sukayi,,,,,,,,,,, sannan taci gaba da yin game awayanta (cooking fever) tanasan game din sosai Dan Yana ebeh Mata kewa,,,,,,,,,, kasancewar duk yayyun ta Wanda suka fito ciki daya sunyi aure,,,,,,,,,,,,,,

Babban Yaron anty hajja ne yashigo Dan kimanin shekaru Sha daya,,,,,,,,,,,,, ummah wai kizo inji mamin mu tana falo,,,,,,,, toh cemata ganinan zuwa,,,,,,,,,,,,,,,,,

To be continued

Ur’s
Z33iiyyb3rw3r

BIBIYATA AKEYI

Bismillahirahmanirrahim

Writting by
© _zaynab_ _bawa_
( _z33yyb3rw3r_ )

.

6s Maryam where are u???? Ga page dinki ya danno❤😊

Dedicated to u Maryam bawa luv u so much

Leave a Comment





No one has commented yet. Be the first!
Leave a Reply