Hausa Novels Sakayyah Book 3

Sakayyah Book 3 Page 9


Sakayyah Book 3 Page 9
Viral

Uncle Naseer kuwa, daga ?ugunsa zuwa ?afafunsa ya ?one ?urmus kana bai mutuba yayin da fuskarsa yayi ba?i??irin yanayin halittar fuskarsa ta sauya tamkar an babbaka kare. Mamansa, Babansa kuwa atake rai yayi halinsa Uncle Naseer kuwa cikin ?an kawo agajine suka daukesa suka kaisa asibitin cikin.
Taraba.
Daga ?arshe dai dole Lami?o aka kira Lami?o kam lokacin da akace Uncle Naseer yayi hatsari sosai yayi mamaki kasancewar baisan zuwansa garin ba kana yayi mamaki da akace iyayensa sun mutu…
Lokacin da Lami?o ya isa asibitin ya samu ina baki ?aya Uncle Naseer babu abinda yake Banda jujjuya kai cikin tsananin azaba da Ki?ima sosai Lami?o ya tsorata da ganin yanda halittarsa ta sauya baki ?aya jikinsa yayi sanyi ya sake jin tsoron Allah da kuma tsoron sa?awa Ubangiji.

Uncle Naseer kuwa Cikin matsanancin kuka da rada?in azabar daya game jikinsa ya kalli Lami?o kana ya ri?e hannunsa tare da cewa.
“Na ?ulla sharri na kulla rashin imani na ?ulla shirka da riya da yawa gashi Allah ya kamani lokacin da banyi zato ba lokacin da nake tsaka da shirya makirci na zama abin tausayi kuma abin ?onawa cikin wanan azabebuyar wuta”.
Kai Lami?o ke girgiza wa cikin tsananin tausayi da son kwantar mishi da hankali Amman ina.
Cikin ihu da kururuwa Uncle Naseer ya cigaba da cewa.
“Gashi tun daga nan duniya Allah ya fara ?onani da wuta ina ga naje lahira nayi tsafi na sadaukar da mutane da yawa nasha jini”.
Kai Lami?o ya girgiza cikin sanyi da mamaki yace.
“Babu amfanin wannan maganar Naseer kawai ka tuba zuwa ga Allah kayi ta Istigfari”.
Cikin kururuwa da azaba Naseer ya girgiza kai tare da fa?in.
“Bazam iya ba bana jin zan iya tuba Ni mushrikine na ha?a Allah da wani saboda duniya wayyo nashiga uku na lalace kaicona wayyo Ni wayyo kaina”.
Kallonsa Lami?o yayi cikin mamaki yace.
“Baka iya tuba kuma toh kana so ka mutu da zunubi ne?”.
Kai kawai Uncle Naseer ke girgizawa ya gaza bu?e bakinsa ya nemi gafarar Ubangiji alamar Allah ya hana shi samun rahamar sa haka sai ya cigaba da surutai yana kururuwa tare da fa?e-fa?e da kuma abinda yake aikatawa cikin azaba da zugin da jikinsa ke masa yace.
“Ni nake zama Maciji na tsotsa jinin Amina naso in kashe ta Allah bai ?addara ba kwananta yana gaba ita. Asirinta ya ruhu naso in cutar da ita Allah bai nufa ba amma laifin Mahaifiyarta su suka nuna kwa?ayin ku?insu ga yanda rayuwa ta zamo mini”.
Ya ?are maganar cikin tsananin kururuwa da firgita yayin da yake fisge-fusge yana zabura kana idanunsa suka zazzago cikin ihun azaba yace.
“Ka gani ko zan mutu kuma in na mutu cikin wuta zan shiga kaga wutar da ake nuna min kalletafa sai ci take tamkar ba abinda zai kashenta”.
Cikin rashin sanin madafa da tarin tsoron Allah Lami?o yace.
“Naseer ka daina kururuwa ka tsaya kayi salati da istigfari”.
Yana cigaba da ihu tare da firgita yace.
“Inyi salati kana ganin wutar da ake nuna min cikin wutar nan wai za’a jefani? Kuma kace inyi shiru”.
Haka dai ya ci gaba da tona wa kansa asiri ?a’a fade-fa?e abubuwan d yake ganin, yinin wannan ranan ya mutu aka tattarasu dasu da iyayensa aka binnesa…

A cikin wannan kwanakin kuwa Baffa Jimeta yace Hajja Nana ta tattara kayanta su koma Yola ya gaji da zamanta a Jauro Yaya haka ya ?aukota ta dawo Adamawa da zama ba don ta soba, Amman bini-bini zatace ya kawota haka kuwa dole yake kawotan tai kwanaki azo a ?auleta tana komawa bazata rufa wataba zatace a Kaita.

Amina kuwa Alhamdulillah rayuwa ta cigaba da tafiya mata cikin kwanciyar hankali tana ta Istigfari tana zaune Lafiya da Mahaifin Samira wanda har ta samu ciki.
Wata rana ta fito daga gidan Samira kasancewar basu da nisa tayi mata rakiya kasancewar aminaine har zuwa yanzu suna Aminanta kansu.

Suna fitowa suka ga wani mahaukaci yara na binsa suna ta ihu yana cewa.
“Nine dai Boka Kar’uzu na aikata shirka na ?atar da mutane na shuka zunubai da yawa Ni nari?a yiwa mutane Sihiri!”.
Cikin tsananin mamaki da rawan jiki Samira ta kalli Amina tare da cewa.
“Amina wanna Boka Kar’uzu ne fa”.
Da sauri Amina ta dafe ?irjinta tace.
“Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un wallahi Samira shine rayuwa ba tabbas duk wanda ya saki Allah ya kama waninsa ya shiga uku”.
Cikin sanyi Samira tace.
“Wallahi kuwa Allah ya yafe mana Ubangiji yaji?anmu ya gafarta mana zunubanmu”.
Cikin ka?uwa da rauni Amina tace.
“Ameen ya hayyu ya ?ayyum ”.
Boka Kar’uzu kuwa cikin ihu irin na ?azamai lalatattun mahaukata da ?arshen su ya munana ya cigaba da ihu yana fa?e-fa?e yaje zai tsalle ke kwalta wata ?atuwar Mota ta buge kansa atake yayi daga-daga akan kwaltan mai motar kuwa ko tsayawa baiyi ba ya gudu.
Irin ?an iskan samarin nan ne suka sa Shebir suka kwashe Jejjegen naman gawarsa suka tura a?aton kwalbet da ruwa ke gudu ruwa yaja gawarsa ya wuce ya kai sa cikin Fadamar Gembila kifaye suka samu abinci.

Haka dai Rayuwa ta cigaba gaba da tafiya mai aikata Alkhairi ya fuskanci Alkhairi mai aikata sharri ya fuskanci sharrinsa ra’anul aiyn…

Morocco rayuwa ta cigaba da tafiya cikin da?i da kwanciyar hankali Keyah yayi ku?ul-ku?ul dashi ya shiga wata na takwas har ya fara tsayuwa Moddibo ne zaune a tsakiyar falon Didi yayin da Keyah ke rarrafe cikin Murmushi Moddibo yace.
“Iyeeee Toyi manga toy-toy Toyi manga toy-toy manga”.
Yana ?an tafa hannunsa Keyah kuwa ?o?arin mi?ewa yake yana ?yal?yala dariya.
Didi dake gefe tayi Murmushi tare da cewa.
“Ohhh zai fa haukataku in baku nutsu ba fa”.
Dariya Moddibo yayi kana yace.
“Didi kin gani dai ya fara tsayuwa ko”.
Kallon Keyah dake tsaye ya dafe jikin kujera tayi tare da fa?in.
“Toh Barka tunda ya fara tsayiwa yayi kyau anyi Sa’a Barka”.
Matar Ibraahim dake gefen Didi tayi Murmushi tare da cewa.
“Wallahi kuwa Didi kallifa ya tsaya fa”.
Sai kuma ta juya ta kalli Khausar tace.
“Ba ina fa?a Miki ba shekaran jiya ya ri?e kujera ya tsaya ba. cewa kin dai ji baki yardaba tunda ba ki gani ba Lalla Khausar”.
Murmushi Khausar tayi tare da cewa.
“Ato yanzu kam na gani da idona Oum Keyah”.
Cikin sauri Matar Ibraahim ta rungume Keyah tare da fa?in.
“Allah ya raya mana kai da Imani Keyah”.
Murmushi Moddibo yayi kana yace.
“Ameen ya hayyu ya ?ayyum”.
Mi?ewa tayi ta ?auki Keyah tana masa wasa ta nufi Side ?in sa.
Khausar kuwa Ahankali ta juya ta kalli Moddibo cikin sanyi tace.
“Yah Mu’allim na kwana biyu banji labarin Asma’u ba tun ranan sunan Addah Asiya fa bamu sake ha?uwa ba”.
Cike da kulawa Moddibo ya gyara zamansa yace.
“Toh badamuwa in Sha Allahu da daddare zamu je”.

Bayan Khausar sun idar da sallar Isha’i suka tafi gidan Asma’u afalon suka same su zaune Dr Jameel na zaune ?asa Asma’u na saman kujera kallon Khausar Dr Jameel yayi tare da cewa.
“Yawwa gwara ma da kika zo”.
Cikin kula Khausar tace.
“Toh meke faruwa?”.
Ta ?are maganar tana mi?awa Asma’u Keyah data mi?o hannu”.
Karbansa Asma’u tayi cikin sanyi murya take masa wasa tare da cewa.
“Keyah ?an Albarka”.
Wangale baki yayi yana ?yal?yala mata dariya ?yal-?yal-?yal rungumesa tayi tare da sumbatar sa kana tace.
“Allah ya maka albarka”.
Khausar na Murmushin yanda Asma’u ke nunawa Keyah soyayya tace.
“Ameen!”.
Moddibo kuwa ido ya ?an zubawa Asma’u dan ya lura kamar fuskantar na ?an kumbere ka?an more especially eyes ?inta.
Ajiyar zuciya Dr Jameel ya sau?e kana yace.
“Ki ganta nan wai ita tana ga bata da rabon haihuwa tunda duk gwaje-gwajen da za’a yi anyi lafiyanta ?alau nima lafiyata lau, amma gashi har yanzu bata da ciki shine take ta kuka b’na fa?a mata lokacine, ta kwantar da hankalinta”.
Cikin sanyi tayi Murmushi hawaye na zuba a idanunta tace.
“Ka gani fa Addah Asiya ta haihu Dija ma ta haihu amma Ni har yanzu ko ?atan wata ban ta?a yiba ina so in haifawa Keyah Mata”.
Murmushi Khausar tayi tare da fa?in.
“Ai zaki haifa masa lokacine fa Asma’u yaushe ma akayi Auren badan haihuwar wuri da ake yiba”.
Lumshe Idanunta hawaye suka zubo kana ta taune lips ?in ta na kasa tare da fa?in.
“Hmmm Khausar yanzu fa kusan shekara biyu muke nema tunda mun cika shekara ?aya da wasu watanni da yin Aure har na biyu muke nema”.
Araunane taci gaba da cewa.
“Khausar am har yanzu fa ban haihu ba ko ?atan wata ban ta?a yiba kuma duk gwaje-gwajen da za’a yi anyi ance lafiyata lau shima Dr bashi da matalan komai”.
Gyaran murya Moddibo yayi kana yace.
“Kiyi ha?uri Asma’u lokacine idan ban manta ba Ummi ta fa?a mana sai da tayi shekara bakwai ana takwas ta samu cikin J ?ina.
Tace mana a randa ta cika Shekara tara ta haifi Jameel dan haka kema ki kwantar da hankalinki, in sha Allahu Babu abinda zai faru sai alkhairi kinji ko My dear”.
Ya ?are maganar cikin kulawa a matsayinsa na babban yayanta.
Kai ta gya?a tare da cewa.
“Toh shikenan Yah Moddibo yana iya amma dai ku sani a addu’a Allah ya kawo min masu albarka ”.
“In sha Allahu zakmu yita Miki addu’a ”.
Sai kuma ta juya jin Khausar na cewa.
“Kima kwantar da hankalinki daga Yaye in kawo Miki Keyah shikenan zan bar miki ?anki”.
Murmushi tayi tare da kallon Moddibo tace.
“Allah dagaske Yah Moddibo zaku bani?”.
Zamansa ya gyara tare da cewa.
“Toh me aciki Asma’u ?ana ai ?an kine, kuma ?an Khausar ?an kine”.
Cikin jin da?i tace.
“Toh Allah ya raya mana shi da Imani ”.
Atare suka amsa da Ameen ya hayyu ya ?ayyum.
Haka dai ranan sukai ta hiransu suna bata ?arfin guiwa sai karfe 12 suka tafi.

Bayan wata biyar Khausar ta yaye Keyah kana ta kaiwa Asma’u kamar yanda ta mata al?wari satinsa uku agidan Asma’u ya saba da yaye ya daina tambayar Nono.
Inda ya zamana mafi akasarin zamansa a tsakanin su koda Moddibo ya matsa aje a ?auko sa Khausar zata danne sa akan abarwa Asma’u.
Bayan Yaye Keyah da wata Uku Allah ya sake baiwa Khausar wani cikin.
Bayan shekara watannin tara da kwana tara ta haifan ?a namiji aka sa masa sunan Abualeey Youseef ana kiransa da Ayman haka ranan sunansa aka ta biki da hidindimu bayan ta haihu da wata biyu matar Ibraahim ma ta haihu hakama Dija da Asiya da Matar Yah Abba duk sun haihuwa, Ameena ma ta haifi ?an twagaye duka maza, Samira Sani ma ta haifi yarta mace Masha Allah itama Khausar ta kuma haihuwa Uwar ?a?a maza.

Haka dai rayuwa ta cigaba da tafiya akwana a tashi asarar mai rai.

Keyah yana da shekara takwas Ayman nada shekara shida sun girma sunyi kyau gwanin ban sha’awa sunyi ku?ul-ku?ul dasu zuwa lokacin ?a?an ta maza Uku Keyah, Ayman, Haiydar mai shekara hu?u daga nan bata sake haihuwa ba sai yanzu da take rainon ciki na hu?u wanda yama ?an girma.

Ahankali Khausar dake zaune a babban Falonsu na ?asa ta ?an ?ago kanta ganin yaran na sau?owa daga matakalan Benin Keyah na gaba Ayman na biye dashi Jikinsu sanye da wani Gezner Fari ?all ?afafunsu sanye da half covel golden color na maza mai masifar kyau yayin da kansu ke dauke da hula Zhanna bukar blue mai ratsin fari daya dace da kayan jikinsu sosai sukayi nasifar kyau tamkar ka sace su ka gudu.
Anutse Moddibo da shigowar sa kenan daga Fada ya dur?usa tare da bu?e musu hannayensa alamar suzu ya rungumesu.
Da gudu yaran suka rungumesa.
Sai kuma suka maida kallonsu kan Ibraahim kana suka ha?a baki wajen cewa.
“Uncle Ibraahim mun gama”.
Ibraahim dake ri?e da ?a mace Kyakkyawa mai suna Mifra wacce bisa alamu ?ar sace da sauri Ayman yace.
“Mifra Oyoyo zo?”
Da sauri tazo ya rungumeta sai kuma suka kalli Moddibo dake cewa.
“Ina zakuje?”.
Keyah na Murmushin yace.
“Zamu tafi gidan Ummina”
Kasancewar da Ummi suke kiran Asma’u.
Yana murmushi yace.
“Toh ku gaida Ummin ku” ya ida mgnar yana kamo hannun Haiydar dake ?o?arin kwanciya a jikin Khausar yace.
“Tashi kuje kaima”.
Cikin lingwa?ar da kai yace to kama ya mi?e.
Kai suka gya?a kana suka fice tare da nufar gidan Asma’u.

Suna shiga gidan suka sameta kwance a falo ta lullu?e jikinta da bargo tana rawan sanyi cikin sauri da kulawa Keyah ya ?aura hannunsa kan Fuskarta tare da cewa.
“Ummina meke damunki?”.
Cikin alamun zazza?i da rawan jiki tace.
“Zazza?i nake ji Keyah”.
Da damuwa atare dashi yace.
“Uncle ya sani?”.
Kai ta girgiza tare da cewa.
“Bai sani ba ?azun ne ya fara min”
Cikin sauri ya juya gudu kna yace.
“Bari naje na fa?awa Uncle Ibraahim yazo ya ?auke ki mu tafi asibiti”.
Ya ?are maganar yana fita dai-dai lokacin kuma Ibraahim ke reverse ?in motar yana shirin fita cikin ?an ?aga murya yace.
“Uncle Ibraahim ka tsaya”.
Ahankali Ibrahim ya tsaya cikin damuwa Keyah yace.
“Ummina bata da lafiya Uncle Ibraahim ka Kaita asibiti”.
Kai ya gyada tare da cewa.
“Toh”.
Kana ya yayi Parking tare da zaro wayarsa ya kira Dr Jameel ya sanarmasa.
Shi kuwa Keyan da gudu ya koma cikin gidan hannunta ya kamo tare da cewa.
“Ummi tashi mu tafi asibiti”.
Ahankali ta gyada kai tare da mi?ewa ta gyara mayafinta.
Kama ta tasasu a gaba duka fita.
Tun suna mota ta kira Dr Jameel ta fa?a masa gasu ahanya Ibraahim ya kawo mata yara yanzu zai kawota asibitin nan yake cemata ai Ibraahim ?in ya gaya mishi.

Suna isa asibitin Dr Jameel da kansa ya kar?eta kana yayi mata duk gwaje-gwajen daya kamata nan yaga ashe tana da ciki har na tsawon uku batare da sun sani ba cike da farin ciki ya ?agata sama ya ri?a juyata kafin ya sau?eta cikin matsanancin farin ciki yace.
“Sweetheart albishir”.
Tana ?an lumshe Idanunta tace.
“Goro”.
Wani kallo ya mata still fuskarsa ?auke da Murmushi yace.
“Wani kalla”.
?an ware idanunta tayi da kuma yanda zazza?in ya fara sau?a tace.
“Fari ?all”.
Sake rungumeta yayi kana yace.
“Ciki ne fa dake Sweetheart?”.
Cikin mamaki da wani irin farin ciki data kasa tantance yanayin da take ciki tace.
“Ciki?da gaske?”.
Kai ya gya?a mata tare da cewa.
“Wallahi da gaske Sweetheart kina ?auke da cikina ajikin cikin da muke muradi da mararin samu”.
Ahankali tace.
“Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un?wata nawa?”.
Cikin farin cikin daya kasa ?oyuwa asaman fuskarsa yace.
“Har wata uku fa”.
Da wani irin sauri ta ?auki waya ta kira Ummi Ummi na ?agawa tace.
“Ummi Ummi ina da ciki har na wata uku”
Cike da matsanancin farin ciki da jin da?i Ummi tace.
”Alhamdulillah³ nayi farin ciki Ubangiji Allah ya raba lafiya kice na kusa zuwa”.
Murmushi Asma’u tayi kana tace.
“Yawwa Ummi dama kin da?e baki zoba tun sunan Ayman baki sake zuwa ba dan haka kima fara shiri kin kusa zuwa”.
Kai Ummi ta gya?a tare da cewa.
“Toh Allah yakai mu da lokacin rai da lafiya”.
Ameen ta amsa tare da katse kiran ta kira Khausar ta sanar mata murnan da Khausar tayi ba a cewa komai.

Ummi na gama waya da Asma’u ta kalli Bashir da Haiydar dake zaune gabanta wanda zuwa yanzu sun zama manyan Samari sun mallaki hankalin kansu.
Wanda tuni an gama maganar Auren Raudat da Bashir.
Haiydar kuma ya auri ?ar Aunty Ru?ayya.
sosai sukayi farin ciki jin Asma’u nada ciki kana atake awajen suka kirata suka tayata murna…

Zuwa yanzu kuwa Khausar ta haife cikinta, an samu ?iya mace, ansa mata sunan Didi suna kiranta Eeman

Bayan watanni Allah ya sau?i Asma’u lafiya ta samu ?a mace wacce taci sunan mahaifiyar Dr Jameel A’isha suna kiranta Ishmah.
Anyi suna lafiya an gama Alhamdulillah Ummi da Mommy sunzo wajen suna.

*BAYAN SHEKARU ASHIRIN*
Alhamdulillah ?a?an su sun girma sun mallaki hankalin kansu an ha?a Auren Keyah da Ishmah ?ar Asma’u.
Sai Ayman da Mifra ?ar Ibraahim.
Alhamdulillah Raudat ma ta haifi ?a?anta mata biyu duk sun girma Hakeem ?an Lalla Hafsat ya Auri Fatma ?ar Dija Haiydar kuma ya Auri Ru?ayya yarinyar Rahama.

Alhamdulillah rayuwa ta cigaba da tafiya tamkar yanda ake bu?ata.
Bayan anyi biki an watse.
Ahankali Khausar ta shirya cikin shiga ta alfarma sai baza ?amshi take sanye take cikin wasu tausasan rigar bacci masu masifar kyau da santsi idan ka ganta zaka yi zaton yau akayi Aurenta duk da cewa sun Aurar da ?a?an su amma tana da kyakkyawan jiki wanda Babu wanda zai ce ita ta haifi wannan yaran ga autarma Eeman an zama manyan ?an mata wacce ba abinda ya bari na mahaifiyarta har rawan kan.

Anutse ta tura ?ofan bedroom ?in ta ta shiga idanunta suka sau?a akan Moddibo daya sake zama magidanci baza kayi zaton ya wuce 45years ba saboda kyawun jikinsa nutsuwa, jin da?i kwanciyar hankali sun sake wanzuwa acikin rayuwarsu yana ganinta ya bu?e mata hannunsa anutse ta ?ara sa tsakiyan tare da fa?awa jikinsa ya mata wani Amintaccen runguma ahankali yake cusa yatsun ?afansa a?asan nata ganin haka yasa ta ?aura ?afafunta asaman rumfar ?afansa anutse ya ri?a tafiya da ita har yaje bakin kofa yana isa ya rufe ?ofar saurin kallonsa tayi tare da cewa.
“Yah Mu’allim ya zaka rufe ?ofa”.
Goshinsu ya ha?e waje ?aya still ?afafunta na kan nasa yace.
“Um Minha Vidaa (My life) rufe wa zamuyi saboda kada _Aysha Aliyu Garkuwa_ ta shigo ta samu abin rubutawa Fan’s ?inta”…

Acan gidan Dr Jameel kuwa Asma’u ce zaune tare da ?a?anta wa’anda ta haifa bayan ta haifi Ishmah ?a?a maza guda biyu wanda ?aya an yiwa Moddibo ta kwara suna kiransa da Moddibo sai takwaran Abban Jameel suna kiransa da Abba ahankali tace.
“Yah Moddibo”.
Anutse ya kalleta cike da girmamawa yace.
“Na’am Ummina”.
Tana gyara zamanta tace.
“Yaushe zakaje Nigeria ne?”.
Murmushi yayi tare da cewa.
“Ummi kwanan nan dai nake son zuwa amma nafi son mu tafi da Abba idan ya gama exams ?insa”.
Kai ta gya?a tare da fa?in.
“Toh ba matsala nima dama nayi kewar Ummina idan yaso zamu tafi tare”.
Dr Jameel dake gefe yai mata wani kallo mai cike da so kauna yace.
“Nima ?in dani za’a je saboda nayi kewar Abbana da Ummina”.
Hira suka cigaba dayi mai cike da farin ciki da ?aunar junansu…
Acan bangaren Ibraahim rayuwa tayi musu da?i da matarsa.

Haka bangaren Asiya ma Alhamdulillah rayuwa na tafiya cikin farin ciki da kwanciyar hankali ?an ta ya Auri ?ar Amina da suka haifa da tsohonta…
Haka dai rayuwa ta cigaba da tafiya hankali ya kwanta ya kowanne ?angaren…

_TAMAT BIHAMDULILLAHI…_ Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!! Na godewa Allah daya bamu aron rai da lfy da lokaci da dama ya nuna mana forkon littafin nan lfy tare da aramana daman ganin ?arshensa lfy dani daku masu karatu. Toh Alhamdulillah. Yah Allah mun gode maka, muna kuma neman yafiyarka da gafararka da rahamar ka, Yah Allah ka yafe min kurakuran dake cikin wannan littafin ka shafe zunubaina kayi min gafara da rahama da jin?ai dani da masu karatu. Abinda mai dai-dai Ya Allah ka ha?amu a kan ladan, ya Allah ka nuna mana forkon wanda zan fara lfy da ?arshensa duk lfy, ya hayyu ya ?ayyum kasa al’ummar Annabi su amfana da alkhairan dake cikin littatafai na ka tsaresu da sharrin dake ciki.
*Yafiya! Yafiya!! Yafiya!!!*
*Ina mai neman yafiyarku makarantan littatafai na, mace ko namiji babba ko yaro wacce muka ta?a mgn da ita da wacce bamu ta?a mgn da ita, na kusa dani dana nesa. Wala Allah akwai abinda nai Miki ko nai maka ko cikin rashin sani ko ajizanci ko kuma yanayin gajiyawa da raunin ?an adam ki kuma yanayin ?an fusatan lissafi ko gaza danne fushi, Ka! Ku! Ki! Ha?uri ku yafe min, kuyi min azurun na fama da yawan jama’a, ni na yafewa duk wacce taimin abu cikin rashin sani, Amman wlh ban yafewa masu fitarmin littafina su tura a wasu groups ?in ba domin misali ka bawa ?an uwanka mutum ?aya biyu wannan da banner da turawa a groups mutum dari ko sari biyu ko uku ku dari hudu ai wannan kai kankama kasan me sunanka madadin samun wani suyi Murmushin group a kuma kwashi zunubi*

*Littafin Sakayya dai kowa ya sani na ku?ine, in ma kin ganshi a wani wurin to na satane kika karanta 1k ne kacal, 0661110170 GTBANK Aisha Aliyu Garkuwa, sai ki turo min shaidar biyanki ta Whatsapp number na 09097853276. In tura Miki littafin complete Kisha karatun ki ba ha?in kowa a kanku*

*Gareku masu son kayan mata ko turarukan wuta da kulacca da su Humra a wannan no ?in ne zakuyi min mgn 08069423567 in kuma ku?i zaki tura to ta account in na na Jaiz bank zaki tura. 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa sai ki turo min shaidar biyanki ta Whatsapp number na na 08069423567, in ha?a Miki kayanki in tura Miki shi duk state da kike nama lfy fata lfy**WOHOHO IN KAJI ANA ?I GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*

_Ina kuke Ma’aurata masu sha’awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan ka?en gida Shararriya kuma ?asaitacciya data saba kawo muku nau’ikan sirrin sahihan magungunan ma’aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki…Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin ma?i, garin Hakkin mayi, garin ?el?amhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba’a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al’khairi, Gumbar Ri?i wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Mali?i mai masifar ?arfi da matse mace, ka masin Da?i har Ma?igan Akwai, kwanon ?asaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da in?antacciyar ni’ima yanada abubuwa masu kyau ha?insa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Ri?i mai ?arfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni’imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin ?aure, tuwon ?auren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu…Se kuma fannin ?amshi kasance da Shu’umin ?amshi wanda ze gigita ?wa?walwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba…._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ?asaitar Rayyan Naaan amma lokaci ?aya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta ri?e ba face sirrinkan gyara da kuma shu’uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen ha?in da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)…Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Ka?an) ko kinsan hakan nada ala?a da amfani da sahihan maganin da kuma shu’uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ?in ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa ‘yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma’aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba’a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma’aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntu?i number ta 08069423567 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afa?in Nigeria harma da ?etare Dan Allah ‘yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana mu?atawa kanmu lokaci…._

????????????????????sai.kunzo. sayan na gari maida ku?i gida,*GARKUWAR* taku ce dai MA’AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya*

Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara.

Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida.

Ga masu bu?ata ga number’ wayata wanda nake whatsApp dashi 08069423567 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ?anana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya ku?inki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ?ananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ?atamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so.
0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ?asar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune????sayan na gari meda kudi gida.

GARKUWAR MA’AURATA*Al’bishirunku Ma’aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma’aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA’AURATA*

NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA.
Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ?ishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su.

Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones ??) dinki.
Misali kina kallon India??, hollywood, Asian film?? kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!?
Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin ha?ine na ingantattun itatuwa da yayansu.
Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki?
Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba’a baiwa mai kishiya, garin ma?i, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu,
Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan.
Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya.

Akwai daya bangaren wato *KAMSHI*
Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu’umar humra, sayan na gari maida ku?i gida, banda karanta yayin gyara Hajia.

Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 08069423567 domin yin za?inki, ko karin bayani, zaki tura ku?in ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn.

???????? Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA
*(GARKUWAR MA’AURATA)**Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number’n nayine, ko kuma a’a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai ku?in bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ?an ?asashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ?ata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga ku?in kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na fa?i in kina dashi fa?at in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan*
Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha’awa. ?ai?ayin gaba Kiji idan ya fara miki ?ai?ayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ?arnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. ?urajen su ?an fetso ?ananan ko ?an manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni’ima. Bu?ewar gaba, domin har budurwa infection na iya bu?ata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al’ada, rashin haihuwa, domin har ba?in mahaifa take toshewa. Ko kirin?ajin wani abu na miki yawo ?asan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection.
Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ?aya daga cikin alamominta kinyi bulum bu?ui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi.
Rashin haihuwa, ?yara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ?yamas kike ba damshi bare wata ni’ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfi?a ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani da?i da ?umin da mai gida ke bu?ata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa.
KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ?yamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni’imomin ki, da sha’awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ?an uwa da abokan arzi?i da ?awayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA’AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha’awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor’s suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa.
INFECTION set ?inmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi’izinillahi ta’ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ?in na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ?aya na shafawa ?aya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ?o?arin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma’ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya ri?a a jikinsu musamman ya’ya mata ya bu?a miki ?a tun tana ?aramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ?in in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ?in 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo ku?inki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER’N na 08069423567 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura ku?inki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ?a??aya. Farashin Sari da sau?i daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA’AURATA.*Masu son Maganin infection da maganin mata, ku marmatso wannan account no in ne naku ta ciki zaku turo ku?in ku 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, Sai ki turo shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER’N na 08069423567. akwai sabbin kaya masu zafi suna nan bisa hanya, ki turo ku?inki a saki cikin lissafi. Kayanen mata masu zafi sadidan daga Chadi akwaisu Garukan daka, gumbunan, Tsumummuka, cida Ciccibi Abodi cida kaza ci da jan nama kwanon ?asaitacciyar mace biyar sirri, furar mata, gumbar madara Gumbar kolli mai ?yallin al’khairi gumbar uku al’khairi, gumbar da ba’a baiwa mai kishiya, gumbar ri?i, garin ma?i garin mel?amhi garin ilanwaddihi garin mallaka, tsumin ri?i tsumin tsirtai tsumin kinfi budurwa, tsumin ri?i, tsumin ta baje Sabaya, matsin mali?i mai masifar matse mace matsin da?i har ma?iga, mai ?an kare kyau. Kullacar sirri al’ajabu shu’umar Humra, da duk sauran kan ?amshi. Ha?in amarya budurwa ko bazawara ha?in mai jego ko uwar gida, akwaisu Available set ?inmu hawa hawane akwai manya akwai ?ananan, ?anan daga 40k ne 35k 30k 25k 20k 15k 10k shine ?arami ha?ina na karshe sai kuma ha?in kwanon ?asaitacciyar shi 7k ne shine ?arshen ha?ina kenan… Manyan set ?in kuma daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k ke zaki fa?i ha?in nawa kikeso anyi miki kana kimin bayanin yadda kikeso da matsalarki ni kuwa nasan abinda zan ha?a miki, ina araha kam amman ina hana bashi*

Leave a Comment





No one has commented yet. Be the first!
Leave a Reply