Dare Daya Hausa Novel Hausa Novels

Dare Daya 47-48


Dare Daya 47-48
Viral

PAGE 47&48

 

Ƙarfe 2 daidai na rana aka sallami MAHELET momma sai daɗi takejin ta shiga haɗa musu kayansu fuskan MAHELET ba yabo ba fallasa sbd Sam bata son barin hospital din kuma ita kanta batasan dalili bah, Nurses suka tayasu fitar da kaya kafin Dr Jameel ya shigo momma na ƙokarin taimakawa MAHELET ta tashi ya ƙafeta da ido Sam yaga bata cikin walwala kuma baisan Meyasa bah haka momma ta tayar da ita tsaye ta saka takalmi tayi tsaye momma ta dauko hijab ta saka mata, masha Allah ya furta har momma saida taji sautin muryarsa, sai kawai ta basar tana cewa Jameel bazaka taimaka min ba, bakaga yanda ƙanwar takaba ta zama wata bukekiya ni ban taɓa ganin marar lafiya mai kiɓa ba sai ita mutun baya lafiya amma masha Allah kamar ana hurasa ƙyalƙyacewa Jameel yayi da dariya yana cewa momma nima na gani nazacima wani abun kuke bata yana ƙara kwashewa da dariya aekuwa MAHELET ta haɗe rai taci fam, ta fara tafiya tako biyu tayi dana uku ƙafarta ta amsa aekuwa ta saki ƙara da yasa daga momma har Dr Jameel suka tsayar da dariyarsu Dr Jameel ya fara ƙarasowa sbd yafi kusa da ita yana kamata karta faɗi ƙafar yabi da kallo ya sauke ajiyar zuciya sbd ba wata matsala bace kawai taɗan zame, yana kallon fuskarta yama manta da momma yaji momma tana cewa Jameel Allah yasa ba wata matsalar ce ba murya na rawa yace momma ba wata matsala bace, ya miƙar da ita tsaye ya jata sukayi waje momma na biye dasu a baya sosai Nurses din suka ringa binsu da kallo wasu suce masha Allah wasu kuma haushi da takaici kamar ya kashe su, har cikin mota ya sakata kafin ya jiuya zai fita a hankali tace thank you! you are welcome ya faɗa yana ƙokarin fita daga motar yaji muryarta tana cewa l Love you wani farin ciki yaji ya mamaye zuciyarsa ya jiuyo da fuskar ya manna mata kiss a lips yana cewa l Love you tooo Pretty daidai lokacin momma ta ƙaraso itama shiga tayi nan take driver yaja suka bar harabar asibitin Dr Jameel sai murmushi yake yana shafa gemunsa da yake sal babu gashi ko sili ɗaya
Abbi dasu Adamu kuwa suna Police station saida sukayi sati kafin karuwarsa taji labari aekuwa takwasa jiki taje ko 1hr Abbi bai ƙaraba tayi bail dinsa hardasu Adamu, suna cikin motar ta ya fara bata labarin abunda ya faru aekuwa daɗi kamar ya kasheta ya rabu da matarsa gashi baici gindin MAHELET dama bokanta ya gaya mata nan fah suka ringa buga soyayya shida ita, gidansa na bayan gari suka nufa suna tsaya a bakin gate aka yi horn mai gadi ya buɗe suna shiga yaga ta zaro key ta buɗe zaro ido yayi zai yi magana ta kashe masa ido ɗaya ya washe mata baki haka ta shige gaba yabi bayan ta kamar raƙumi a hankali tace Alhajinah muje nayi ma wanka sai kaci abinci ka huta gaba ɗaya gani yayi gidan ya canza masa nan ma saida taja hannunsa suka shiga daga ciki tun a ɗaki ta fara raba sa da kayan jikinsa sai lashe baki take kamar wata tsohuwar mayya, A hankali itama ta fara cire kayan jikinta saida ta cire kayan tsaff Abbi har jikinsa ke rawa ya janyo ta jikinsa ya fara tsotsar bakinta wani mugun daɗi taji tana cewa haka nakeso kenan boka da gaske yake aekin nan yayi, sosai yake sarrafa leɓenta cikin bakinsa sai bangaro masa qirjinta take tanaso ya taɓa aekuwa yakai hannunsa ya cafke nonuwan ohhhhhhh yessssssssss Alhhhhhhhhhhajjjji taja sunansa tana banƙarewa ya fara murza mata nipple dinta jiki na rawa ya turata kan gado yasa hannu ya buɗe kafafunta yana bin gindinta da kallo sai daɗi takeji sbd ganin yanda yake kallon gindin aekuwa ya saki ihuu wayooooooo gindi mai kyau bakinsa yakai ya sumbaki gindin yana danna kansa yana lasar gindin aekuwa ta ɗago mishi ƙugunta tana sakin wani uban nishi ashhhhhhhhhhhh wayooooooo nashi uku Alhhhhhhhhhhajjjji kasha a hankali, hannunsa ya mayar kan nononta yana murzawa sai tsotsar gindinta yake tana mimmiƙewa alamar gab take da kawowa aekuwa yayi saurin cire kansa ya kamo kaciyarsa
Ya soka mata katuwan burarsa aahhhhhhh washhhhh ta zaki nishi ya fara mata gwatso yana mata gwatso da iya ƙarfin sa ita kuwa sai kukan daɗi take huuuuuuuuuu aahhhhhhh washhhhhhhhhh saida ya kwashe tsawon awa guda ya buga mata kaciyarsa kafin ta saki wani uban ihuuuu wa. Shhhhhhhhh hmmmmmmm ta fara feshin ruwa, jiuyata yayi ta masa goho ya kama kaciyarsa ya caka mata yaci gaba da mata gwatso baka jin komi sai pattt pattt pat nan ma saida yayi awa guda kafin ta ƙara kawo ruwa amma Abbii ko alamun kawowa babu ajikinsa saima wani ƙarfi da yake ji nazo masa ihu ta fara tana dan Allah Alhaji kayi haƙuri wannan ba MAHELET bace Indo ce, amma ko a jikinsa bayama jinta juyata yayi ta kwanta a bayanta ya dage mata ƙafuwa sama ya sake kama kaciyarsa ya caka mata aekuwa ta saki ihu wayooooooo na shiga wayooooooo Allah gindina zafi wallahi zafi Ashhhh aekuwa ya fara nashi surutai kamar jira yake ta fara kuka aahhhhhhh MAHELET durin ki akwai daɗi Shhhhhhhhh aahhhhhhh ya kaiwa nonuwanta cafka yana murza nipples dinta da ƙarfi aekuwa ta saki ihu sai kuka take ga daɗi ga zafi ga gajiya duk ya tara mata ihuuuu ya saki saida gidan ya amsa ya shiga tsiyaya mata maniyinsa yana shigewa jikinta yana shan nono kamar wani jariri wata uwar ajiyar zuciya tayi tana hamdala jin ya kawo saida ya dade kwance a jikinta kafin ya tashi ya shige toilet kota kanta bai biba yayi wanka ya fito yana cewa daga nan kotu nayi wlh sai hajiya Asiya ta gane kuranta sai tasan waye Alhaji Ibrahim ni zatasa a kulle har sati ɗaya waroooo ido Tayi tana saukowa daga kan gadon tana cewa wlh babu inda zakaje kana nan tare dani kai da wannan hajiyar har abada da wata yarinya da naji kana kiran sunanta mehalat take ko MAHELET wanketa yayi da mari yana cewa Indo ki kiyaye ni wlh idan ba haka ba zanyi miki dukan tsiya a gun nan banza karuwa heeeee heeeeeee ni kake cewa karuwa ehhh to mecece ke, ba kowace ke ba face karuwa, karuwar ma tsohuwar karuwa ce ke wani ihuuuu ta saki tayi kansa tasa hannu ta ware masa towel dinda ke jikinsa ta kama kaciyarsa ta wani jata da ƙarfin tsiya ihuuuu ya saki yana kaiwa nonuwanta cafka shima amma ko a jikinta saima murɗe kaciyar tayi jikake ƙasssss kaciya ta lanƙwashe ihuuuu ya saki ya faɗi a sume ihu itama ta saki tayi waje da gudu ta ebo ruwa tana bala’in son Alhaji Ibrahim kamar ranta duk mazan da take mu’amala dasu shi na daban ne ya bala’in iya sarrafa mace yanda sai tayi kuka, ruwa ta dawo dasu masu shegen sanyi ihuuuu ya ƙara saki yana tashi zaune washe masa baki tayi ta faɗa jikinsa kamar wata mahaukaciya tana cewa Allah na godema da baka mutu ba waroo ido yayi cikin zuciyarsa yana cewa kenan ma matar nan so take ta kasheni tun ban gama cin duniya ta aekuwa nasan maganin ki rungumeta shima yayi back haka suka shiga wanka suka fito ranar gaba ɗaya bai fito bah saida ya sha nono ya sha gindi ita kuma tayi ta ja masa bura tana lailayawa sbd yace mata ciwo take masa bazai iya cin gindin ta bah, a hankali tace Alhajinah amsawa yayi ciki ciki kissing hannunsa tayi tace nayi waya da wani ƙanan mahaifina nace masa gobe suzo daga Kano za’a daura mana aure wa…. Wa… Ya.. Ga.. Ya miki aure Zamuyi wani mugun kallo ta watsa masa da yasa yace to shi kenan sai a daura bakomi murmushi tayi ta sakar masa kiss a baki tana cewa yauwa Alhajinah ko kaifah,
Momma kuwa suna isa bakin gate driver yayi horn aka wangale musu gate MAHELET ta jiuyo fuskanta dauke da mamaki tanace momma canza gida mukayi ne daga mata kai kawai momma tayi sbd batason maganar, shiru tayi haka suka shiga ciki komi tsaf tsaf amma baikai girman gidansu na Dorayi ba saidai nan GRA ne shiru shiru sai yan daidai kun mutane da manya manyan motaci dake shiga da fice, amma gidan ya haɗu 3 bedroom ne 2 falo sai kitchen da toilet 4, Driver mamuda ya tayasu shigar da kaya ciki suna shiga momma ta shiga tayi wanka MAHELET ta zauna tana latsar waya sai ga kiran Hafsat ya shigo dauka tayi ta shige ɗaki a hankali tace Hafsat yakike, lfy qlw MAHELET ya jikin ki yanzun nan Yaya Jameel ya shigo yace mana kun koma gida jiki yayi sauki sosai Allah yasa kaffara ne kuma ki riƙe addu’a domin addu’a takobin mumini ce, a hankali tace nagode sosai hafsa ygd ina Mannal tana gurin lesson kinsan yau thursday ehh hakane ki gaishemin da umma, kuma Inaso ki kaiwa Baba waya zanyi magana dashi yamutse fuska tayi kafin tace bara na turo miki number dinsa saiki kirasa, tsaki tayi kafin tace Hafsa banason iskanci fah da phone dinki nakeso nayi waya dashi wai miyasa bakya yafiya ne, muna yiwa ubangijinmu laifi ya yafe mana fah amma Hafsat miyasa ba zaki manta ba ki mayar da komi ba komi ba, ki cire tunani a zuciyarki wlh Hafsat idan baki tuba ba kin koma ga Allah sai ubangiji yayi fushi dake bakisan fushin Allah yana tare da fushin iyaye ba? Kuma saina gayawa umma Da Yaya Abbas harda Dr Jameel zan gayawa ke kowama saina gayaki suyi miki magana kuma bazan ƙara yi miki magana bah tana gama magana ta kashe wayar ta ƙit!!!!!!!
Miƙewa tayi tsaye zata koma ɗaki taga Abbas tsaye ya haɗe hannayen a qirjinsa yana kallonta duƙar da kanta tayi ƙasa ƙara sowa yayi yaja hannunta yayi hanyar part dinsu da ita suna kaiwa carido ta fara magana Allah yaya Abbas ba fushi nake ba, tirjewa ta farayi amma yaƙi ya sake, a hankali yace wlh idan baki natsu bah kika tsaya zan dauke ki, Marairaice masa tayi tayi kalar tausayi tana cewa dan Allah kayi haƙuri kar kayimin komi tsayawa yayi cak yana kallonta kafin yace okay toh shikenan yanzu kinada zaɓi guda biyu ciki kuma ɗaya zaki dauka ko muje na rakaki ki bawa Baba hak’uri ko na shigar dake nan, ya nuna mata ɗakinasa girgiza masa kai ta shiga yi har hawaye sun fara taruwa a idonta, yace karki kuskura kuma kiyimin kuka, wane kika zaɓa a ciki am waiting a hankali tace zanje na basa haƙuri yauwa gud girl Oya muje ya sake mata hannu tana gaba yana Binta a baya har suka isa bangaren baƙi ko nace masaukin baƙi na gidan, yana zaune a bakin ƙofa yayi tagumi a hankali tace Baba ɗagowa yayi yana kallon ta ya taso yana ƙokarin ƙarasowa gunta jiuyawa tayi baya amma wai taga wayam ba Abbas da gudu taje ta faɗa jikin Baba tana kuka ƙasa ƙasa shafa bayan ta ya shiga yi yana magana Hafsat ki dena kuka kinji komi ya wuce kuma Insha Allah daɗi yanzo dama daga wahala sai daɗi, kiyi haƙuri ki yafemin kinji girgiza masa kai tayi tana cewa Baba ka yafemin nima ɗagota yayi yana share mata hawaye yana cewa Hafsat gobe za’a daura muku aure Insha Allah da an daura zanje Bungudu waroo ido tayi tana girgiza masa kai Aa baba dan Allah karkaje kayi zaman ka anan murmushi yayi kalar nasu na manya yana cewa hafsa sai na zauna a gidan surukai na kin taɓa ganin anyi haka girgiza masa kai tayi tana cewa Aa amma Baba karka je ko ina hafsa zanje ne na sayar da gona ta saina dawo, nakama sana’a girgiza masa kai tayi tana cewa Aa nidai babu inda zakaje kawai ka barmusu gonar idan aka daura aure zan baka sadaki na sai kaja jari shafa kanta yayi yana murmushi yace okay toh naji Allah ubangiji yayi muku albarka keda yar uwar ki Allah ya sawa rayuwar ku albarka Ameen Babanmu murmushi ya sakar mata yana cewa koma gida kisa hijab bakisan amarya ce ke bah hannu tasa ta rufe fuskarta tana murmushi shima murmushi yayi ta jiuya a guje yaɗan ɗaga murya yana cewa kije a hankali Hafsa karki faɗi fah, wani ƙayattaccen murmushi Abbas ya saki yana dafe gefen zuciyarsa sosai yaji daɗi ganin yanda baba keson Hafsat, fitowa yayi daga inda yake a laɓe yana cewa Baba ina wuni baba dake ƙokarin shiga ɗakinsa ya jiuyo yana cewa Malam Abbas ne ehh Abbas yana sosa ƙeyarsa to Bismillah Bismillah haka suka zauna sosai suka sha fira da Baba harda firar Ƙauye sukayi
Tana shiga falo ta tsaya tana haƙi sbd gudun da tayi jiuyowa umma tayi tana cewa waye tsayawa tayi ta saita kanta kafin a hankali tace Umma nice okay Hafsat zo ki ƙarɓa kinsha maganin ku kuwa ɗazu dana baki Uhmm tace, okay to zo ki karɓi wannan yanzu zakisha a gabana ki bani cup hanyar kitchen ta nufa Umma na zaune tana yankan alayyahu miƙa mata cup din tayi ta karɓa a kunyace ta fara sha saida ta shanye duka kafin ta nufi gurin tap ta dau raye cup din ta ajiye, a hankali tace umma kawo na yanka? A’a A’a aebazama ki zauna ba sai maganin da kika sha yayi 15 to 20 minute duƙar da kanta tayi ƙasa Umma ta girgiza kai kafin tace yimin blending Kankana kisamin a cikin freezer banaso yayi ƙanƙara Toh Umma fita tayi ta nufi gurin darning ta dauko Kankana tana ya yankata ƙanana ƙanana tasa a blender tayi blending tasamu bowl mai dan faɗi ta jiuye a ciki tasa freezer zata zauna Umma tace A’a fah nace karki zauna fah,
Allah momma wannan maganin ɗaci ne dashi baida daɗi harara momma ta watsa mata tana cewa okay zuɓa tunda bayada daɗi ko ae na ɗazu da daɗi baki tsaya tambayana duka zaki shanye bah ko zaki rage zuwa anjima sosai kai tayi tana cewa Allah momma ba wasa ba wannan ɗaci ne dashi, Allah MAHELET zan saɓa miki idan baki shanye ba kin bani cup, turo baki tayi ta daura cup din a baki tana yamutse fuska harta shanye tass a jiye cup din taza fita Momma tace zonan jiuyowa tayi momma tace wlh kar naga inda kika je ki kasha chocolate ko wani abu daya danganci sugar kinji na gaya miki to tace ta jiuya ta fita tana fira wayarta dake ɗakin momma ta fara ruri hoton Dr Jameel ya bayyana akan screen din wayar yayi bala’in kyau yana sanye da manyan kaya kunsan idan basa ka abu duk ranar da ka saka zaka ga yayima bala’in kyau, murmushi momma tayi har zata dauka sai kuma ta fasa ta ƙwalawa MAHELET kira koda tazo harta tsinke saidai ta ƙara kira, yana dauka yace Pretty i need to see you right Now ina ƙofar gida ina jiranki kinji katse wayar tayi ta tashi tasa ƙatoton hijab tace momma Dr Jameel wai yana son gani na nazo yanzu yana ƙofar gida, kira sa kice nace ya shigo ciki kuma kije ki canza kayan jikinki nan ma saida ta turo baki ta tashi ta fita saida ta shiga ɗayan ɗakin ta canza kaya zuwa riga da skirt ta dauko mayafi tana fesa turare taji ana knocking fitowa tayi taje ta buɗe masa saida ta kaisa ɗayan falon ta dawo ta dauki cups da drinks kala biyu taje ta ajiye duƙawa tayi ta gaishesa ya amsa yana cewa jikin ki a hankali tace naji sauƙi kallo ɗaya yayi mata ya dauke kai, kafin yace Wanene ILIYA kallonsa tayi tana turo baki kafin tace shine mai bawa flowers ruwa ADAMU fa Shikuma Driver ne HABU fa kallonsa tayi kalar kallon na tambayar miye? Tambayarki nake waye shi ya faɗa cikin ɗaga murya jiki na rawa tace Gateman ne hmmmm jeki cewa momma zan shigo na gaishe ta tashi tayi ta nufi ɗayan falon jikinta na rawa har ta kai bakin ƙofa taji muryarsa yana cewa ji natsu fa banason wannan rawar jikin da kikeyi karki jiwa kanki ciwo, ficewa tayi direct ɗakin momma ta nufa nan ta shaida mata Dr Jameel yana son Magana da ita okay toh ina zuwa kije kice masa ya shigo falo, okay jiuyawa tayi ta fita tashi tayi tasaka hijab ta fito…… ✍🏻
[7/31, 11:56 AM] Typing….✍🏻: *DARE ƊAYA*

Leave a Comment





No one has commented yet. Be the first!
Leave a Reply