Dare Daya Hausa Novel Hausa Novels

Dare Daya 51-52


Dare Daya 51-52
Viral

 

PAGE 51&52

 

Tashi tayi tace zan koma falo na taya Ummanku tarban baƙi a hankali tace Ummi nagode Allah ubangiji yasaka da alkhairi Allah ya biya ki da gidan aljanna Ameen Hafsat,shiru tayi tana nazarin kalaman Ummi sai murmushi take har ga Allah taji daɗin shawar warin da Ummi ta bata ji tayi tana bala’in ƙaunar matar fiye da yanda takeson Umma a hankali tace duka danginsu sunada kirki 😍✨hannu tasa ta janyo filo ta rungume tana murmushi, MAHELET ma haka Momma ta sata a gaba itada ƙawarta Hajiya Fatee suka ringa yi mata nasiha akan zaman takewar aure harda kuka tayi, da dare Abba da Baba sukazo falo momma ta buɗe musu suka shiga Baba ya buɗe taro da addu’a kafin Abba ya fara magana Hajiya Asiya magana muka zo muyi dake ko nace nazo nayi dake gaskiya zamanki ke ɗaya kuma babban mace bai kama ta bah, shiru yayi Momma kuwa sai kallonsa take, a hankali yace na ari bakin Malam Kamalu naci masa albasa domin baimasan abunda ya kawo mu gidan ki bah, Dan Allah Inaso kiyi aure kuma ba kowa nakeso ki aura bah face Malam Kamalu ki tausayawa maraicin MAHELET da HAFSAT ki zame musu uwa kuma gata a rayuwa shiru falon yayi Baba kuwa sai kallon Abba yake ya mugun basa mamaki wlh da yasan abunda zai yi kenan da bazai yarda ya biyo saba, Inaso kiyi shawara duk abunda kika yanke sai ki gayamin ni kuma nayi alqawarin daukar nauyin daurin aure, sai magana ta biyu dan Allah kuyi hak’uri da duk wata bidi’a da kuka tanada karku yi ta ku baya yaran nan matan su su tare cikin gidajen su, na yiwa Umma itama magana tace ba damuwa dan Allah kema kiyi hakuri su tare fatan alkhairi kawai suke bukata daga wajen su murmushi ƙarfin hali tayi tana cewa to shikenan ba damuwa Insha Allah gobe da yamma din sai su tare Allah ya basu zaman lafiya ameen duka sukace suna tashi sosai Momma kebin malam Kamalu da kallon gaskiya yanada kyau ba laifi kuma da ya samu hutun kyawonsa zai ƙara fitowa murmushi tayi tana komawa cikin gida Tana shiga MAHELET ta zaki ihu tana faɗawa jikinta tana dariya sosai harda ƙyalƙyacewa sosai yan ɗayɗaykun mutanan da ke falon ke kallon su, momma kuwa mamaki ne kwance a fuskarta tanaso taji miye yasa MAHELET wannan farin ciki haka itama murmushi ta sakar mata tana rungume tsaf a jikinta janta tayi suka shiga ɗakin suna shiga MAHELET tace Please!!!! please!!! please!!!! MOMMA dan Allah ki amince karna ki tsaya dogon tunani wlh kun bala’in dace da Baba 😱waroo ido tayi kafin tace MAHELET yaushe kika fara yimin laɓe idan nayi baƙi, turo baki tayi kafin tace wlh momma ba laɓe nayi muku ba kawai naje zan kai muku ruwa da drinks ne sbd banji kince a kawo ba naji Abba na roƙon alfarma ki Auri Baba shine fah na jiuyo murmushi tayi tasa hannu tana jan kumatun ta shikenan MAHELET inda haka zai saki farin kici na yarda zan auri Baba ihuuuu MAHELET ta ƙara saki na farin ciki tana kankame momma, a hankali momma tace nidai karki karyani 😅
Sakin ta tayi tana cewa bara na kira twiny na gaya mata girgiza kai momma tayi ta fita a dakin itama waya ta dauka ta kira yayanta wanda shi kaɗai Allah ya bata duniyar nan Umar faruq tun bayan rasuwar iyayensu shine uwa shine uba a gareta, baba wani hukunci da zata yanke ba tare data nemi shawarar sa bah ki ransa tayi ringing ɗaya gana biyu ya dauka yana cewa Assalamu’alaikum amsa sallamar sa tayi suka gaisa kafin take ce masa ya gajiya a hankali yace alhamdulillah Kafin ma tayi magana yace Dr Ahmad ya kirani munyi magana kuma na tabbatar masa da cewa Insha Allah kin amince, amma Inaso naji daga bakin ki a hankali tace shikenan yaya Na amince Allah ubangiji ya tabbatar mana da alkhairi Ameen yace tare da cewa Why is MAHELET Haryanzu Humaira fushi take dani sbd banzo da ita zaria kuma bukin MAHELET murmushi Momma tayi kafin tace Allah yaya baka kyauta ba sai ka tashi kazo kai ɗaya babu yan rakiya dariya yayi yana cewa Insha Allah next time zasu zo sallama sukayi Momma ta ajiye waya tana wani sanyi na ratsa jikinta……
Yau kwana biyu da daura aure Amma momma da Umma sunƙi bayar dasu MAHELET wai sai anyi musu gyaran jiki shi Abbas baima ƙarasa gyaran gidan saba sosai Abba ya ringa faɗa amma a banza dama ya fara Umma zata tashi ta shige uwar daki, An daura auren Momma da Baba akan sadaki Naira dubu hamsin harma ya tare 😂daɗi kamar ya kashe MAHELET sbd murna da farin ciki, haryanzu babu abunda ya shiga tsakanin su na kwanciyar aure Baba kuwa jiran yake MAHELET ta tare gidan Mijinta Momma kuwa kunyar sa takejin shiyasa bata ce ya dawo da ƙinta gashi bazata iya zuwa ɗakinsa bah, suna zaune falo suna cin abinci wayar momma ta fara ringing Dr Ahmad ta gani akan screen din wayar dauka tayi bakinta dauke da sallama saida suka gaisa kafin yace Dan Allah Hajiya Asiya ku baya yaran nan matan su naga kedai Umma kun haɗe kai bakwama maganar tare warsu gidan majajensu shiru momma tayi kafin tace to zanyi magana da Umma aekuwa abun ya bawa Abba haushi ya bawa wayar sa ƙitt ya kashe tana dagowa suka haɗa ido da Baba shima yayi kicin kicin da rai ajiye spoon din abincin yayi ya tashi ya koma ɗaki, MAHELET kuwa basan ma me akeyi bah sai latsar waya take abunta, gaba ɗaya momma taji ba daɗi a hankali itama ta tashi tana cewa MAHELET ki gyara gurin nan an ki haɗa kayan ki Jameel zaizo ya dauke ki waroo ido tayi zatayi magana momma ta shige ɗaki tura baki tayi ta tashi ta fara gyara gurin, ta shiga ɗaki ta fara haɗa kayan ta aekuwa ƙarfe 8 Dr Jameel yayi packing baima shiga ciki ba Ya kira momma a waya tace ya shigo shigowa yayi sosai Baba da momma suka haɗasu suka yi musu nasiha da kuma tunatar dasu haƙoƙin dake kansu na jiuna saida suka zo yin sallama MAHELET ta fashe da kuka ta ririƙe momma saida baba ya zare mata ido kafin ta yarda suka tafi itada Dr Jameel amma har suka kama hanya babu kalma ɗaya data shiga tsakaninsu saima kuka da take yi masa wani dan ƙaramin Bakery ya samu ya tsaya a gefen titi ya shiga ya siyo musu snack da kaza ya fito yana shigowa motar gaba ɗaya motar ta hau ƙamshin kaza tsayar da kukan ta tayi saidai bata yi masa magana bah har suka isa gidansu masha part biyu ne yan madaidaita 2 bedroom 1 falo sai kitchen da toilet uku masha Allah komi na falon Ash colour harda carpet so masha Allah kunsan ƙaramin gida akwai kyau komi tsaf tsaf, hannunta ya kama suka shiga ɗaya daga cikin ɗakunan saida suka shiga ya caka mata hannu yana cewa zanje ɗayan ɗakin Inaso nayi amfani da toilet ki shiga wannan bai jira me zata ce ba ya fita turo baki tayi tanabin set din akwatu nan data gani toilet ta shiga sai taga kamar anyi amfani da toilet din taɓe baki tayi ta cire kayanta tayi wanka ta dauro towel a jikinta, wardrobe ta nufa taga wayam ba komi saida ta turo baki ta dawo gurin akwa tunan da ta gani ta fara buɗewa harta ci karo da akwatin da akasa kayan bacci ta dauko riga da wando amma wandon ita guiwarta ya tsaya ta saka ta buɗe wani taga gaba ɗaya hijabs ne a cikin akwatin white colour ta zaro ta dawo ta zauna gefen gado tana jiran sa ƙamshin sa ne ya fara riskarta saida ta sauke ajiyar zuciya tana wani lumshe ido, yana sanye da jallabiya hannunsa riƙe da carpet ta sallah kalar ta yan gayun nan mai shegen laushi kamar jikin mage, shinfiɗawa yayi suka gabatar da sallah ya dafa kanta yayi mata addu’o’i kafin ya tashi yana cewa ina zuwa ya fita bai wani jima ba ya dawo hannunsa dauke da Tray ya zubo kaza a plate sai fresh milk da cup fuskar sa dauke da murmushi ya ajiye a gabanta yana cewa zanyi feeding din matana Oya yau sai kinci abinci sosai sbd mijinki akwai ƙarfi kamar doki kuma idan baki abinci ba wahala zakiyi ya kashe mata ido ɗaya dauke kai tayi aekuwa ya ƙyalƙyace da dariya turo baki tayi tana cewa na ƙoshi zata miƙe ya janyota ta dawo jikinsa ya wani rungume ta yana shaƙar ƙamshin jikinta harda sauke ajiyar zuciya a hankali yace shikenan na dena dariya kici ko kadan ne ya ibo naman ya kai mata a baki ta karɓa haka ya ringa bata tana kan cinyarsa har ta ƙoshi shima yaci suka sha madara ya tashi ya tattara ƙwanuka ya fita yana fita tayi sauri tasawa ɗaki key ta zare key din ta ajiye a bed side drowar taje tayi brush ta dawo ta haye kan gado bata wani jimabah bacci yayi awon gaba da ita, Dr Jameel kuwa saida ya tsaya yayi brush ya duba system dinsa koda ya gama har 12:00 na dare ya tashi ya janyo dakin ya fito saida ya tsaya tasha wani magani a gora kafin ya nufi ɗakin aekuwa yaji ɗaki gam ta saka key murmushi yayi yana girgiza kai ya jiuya ya koma ɗakinsa ya dauko wani key ya dawo aekuwa yaci sa’a ta zare key din data rufe ƙofa, yana buɗewa ya ganta kwance sai baccin ta take hankali kwance murmushi yayi ko wutar ɗakin bata kashe bah yasa hannu ya kashe lamp dinda ke gefen ta ya zare jallabiyar jikinsa shima ya haye gado fuskarta ya ƙurawa ido yana kallonta masha Allah ya furta yana shafa fuskarta kiss ya manna mata a goshin yana tusa hannunsa cikin rigarta dake da V neck,
Cikin bacci taji hannun mutun na yawo a jikinta yana riƙe nonon cikin hannunsa sai matsa su yake cikin sigar jan hankali cikin bacci MAHELET ta gantsaro kirji tare da cewa Wasshh sbd wani mugun daɗi da takeji kwana biyu sai suyi ta mata zafi idan sukayi waya da Hafsa har gaya mata take sai tace mata itama haka nata ciwo suke mata, kome ta tuna sai ta buɗe idonta da sauri zatayi ihu Dr Jameel ya daura mata hannu a baki yana cewa sshhhhhhhhh is your hubby sake mata maki yayi a hankali ya kai bakinsa cikin nata ya fara tsotsar leben ta a hankali ta fara mayar da numfashi sbd yanda yake yawo da hannunsa a sassan jikinta tayi lamo sai sautin tsut!! tsut!! tsut!! Kawai ke tashi sosai MAHELET ke jin daɗin abunda yake yi mata ta sakar masa jikinta yaci gaba da matsar nonuwanta yana mulmula su cikin tafin hannunsa bakinsa kuma yana kan leben yana aekin tsotsa a hankali itama ta fara mayar masa da martani ta fara shan harshensa,gaba ɗaya jikin MAHELET ya saki jame rigar jikinta yayi nan take nonuwanta suka bayyana ƙyawawa dasu manya sosai Jameel yaga sun ƙara girma sun wani cicciko kan nonon ya tashi yana buƙata tsotsa sunkuyawa yayi ya chabko nonon ya saka a baki ya kafa kansa yana sha hannunsa ɗaya kuma yana murza kan ɗayan nonon
Ƙasa yayi da hannunsa yana shafa gindinta a hankali a hankali har zuwa saman mararta kafin yasa hannu ya matsar da pant dinta gefe ɗaya ya kai yatsansa ɗaya yana kaɗa yar tsakar ta aekuwa yaji kamar ya tsoma hannunsa cikin ruwa sai ruwa ke ɓul ɓulo mata nan take jikin Dr Jameel ya dauki rawa burar ta miƙe currr sai harbin iska take tana haniniya MAHELET kuwa batamasan duniyar da ake ciki bah dan ita tun ta faɗa duniyar daɗi sai gwale masa cinyoyinta take jikinta sai rawa yake kamar mai jin sanyi gaba ɗaya ya gama riki tata har wani ƙaiƙayi takejin gabanta nayi sakin nononta yayi yayo ƙasa da kansa saida ya kawo daidai kan cibiyar ta ya fito da harshensa ya fara lasar gurin har zuwa ƙasan mararta saida ya kawo daidai tsakiyar cinyoyinta yasa hannu ya wani gwale ta yana kallon gindin kamar wanda ya kawo gida amma ya tsaya yana kallo yayi ƙuri sai kallon gindin yake da yanda ruwa kebin cinyoyinta sai bulbulowa suke a hankali yasa hannu ya ƙara gwale fatar gindin har yana ganin ta inda ruwa ke fitowa ya sanya bakinsa yana tsotsar fatar gefe da gefe yana danna mata yatsansa ɗaya cikin ƙofar gindin yana sosa mata a hankali a hankali sai Wasshh Ashhhh uhmmmmmm zan mutu take faɗi zare yatsansa yayi ya wani danna mata harshensa aekuwa tayi wani tsalle kamar zata bar gadon ya wani dawo da ita da mugun sauri fashe tayi da kuka tana jijiuya kanta gefe da gefen tana sakin wani malalacin Nishi, sosai saƙonsa ke bin jikinta yana ratsa duk wata ƙofa da jijiya dake kai saƙo cikin ƙwaƙwalwar ta saida ya bari yakai geji yayi mata rumfa ya kama mazakutar sa yana qaqaba mata ita a matsalisar ɗinkin duniya tare da karanto addu’ar saduwa da iyali ya rufe ta ruf sai danna mata kaciyarsa yake ƙokarin yi amma rufe take ruf fashe yayi da kuka yana Pretty please ki saki jikinki kozan samu hanyar shiga saida yayi ƙokarin shiga har sau uku amma babu hanya gaba ɗaya ya fita daga cikin hayyacin sa sai gumi yake tako ina, ita kuma ta ƙanƙamesa idonta rufe ruf tanajin yadda yake ƙokarin shigarta amma ba hanya danna mata ita yayi da ɗan sauran ƙarfin da ya rage masa aekuwa tana wani irin azaba wanda tunda take duniya bata taɓa jin ƙalar saba ya ratsata ta buɗe idanunta tar akansa aekuwa ta saki wani ihuuuu tana ƙanƙame fatar hannunsa, shikuwa sai zurmawa yake yanaso sai ya shige gaba ɗaya ya fara fucking dinta, nan take numfashinta ya fara barazanar barin jikinta domin tafiya hutu, shiguwa baima fahimci halinda take ciki bah saida ya shige gaba ɗaya ita kuma daidai lokacin numfashinta ya tafi hutun taƙaitaccen lokaci ya fara buga mata gwatso bana wasa bah yana ihu hawayen daɗi na bin kumatunsa sai sunanta yake kira yana sama ta albarka, sai ƙwasar romo yake da lagwadar daɗi sosai yakejin wani kalar daɗi wanda baima san akwai kalarsa a duniya bah sai ƙwasar romo yake wanda ya jima bai sha bah gaba ɗaya MAHELET ta gama gigita masa lissafinsa sai kuka yake wiwiwi kamar wani ƙaramin yaro sai wayooooooo wai…… Ahhhhh… Shhhhhhhhhh…..washhhhh da……ɗi wayooooooo Ummma zan mutu daɗi zai kasheni dama haka akeji nace bazanyi aure bah wayooooooo MAHELET zaki kasheni da ɗinki zai kasheni Ummma zan mutu wayooo Allah Abbba daɗiiiiiiiiii yaja wani daɗin sosai kamar ransa zai fita sai ƙara danna mata kaciyarsa yake cikin jikinta yana zaƙulo daɗin lungu da saƙo sai shidewa yake yana dawowa, MAHELET kuwa azabar da ta sumar da ita, itace ta farfaɗo da ita da wani kalar kuka, saida yayi sama da awa hudu yana cinta kamar ya samu jaka sannan yayi release hankalinsa ya soma dawowa jikinsa ya soma zare jikinsa harya zare kaciyarsa gaba ɗaya yana wani fuzgo numfashiyanaso ya daidaita numfashinsa da yakeji kamar zai bar gangar jikinsa, janyota yayi jikinsa kozai samu numfashi sa ya saitu yana share gumi dake karyo mata kamar an watsa masa ruwa, gaba ɗaya yaji jikinta ya saki da sauri ya tashi zaune yana tattabar wuyan ta wata uwar ajiyar zuciya ya sauke jin tana sauke numfashi amma a hankali kiran sunanta yayi amma shiru ba amma hakan kuwa ya tabbatar masa da yayi ɓarna, lalubo sweech yayi ya kunna wutar ɗakin aekuwa saida ya zaɓura ganin yadda jini kebin cinyoyinta, innalillahi wa’inna ilaihi raji’un ya shiga maimaita yanaji jiri sosai, miƙewa yayi zai suka akan gado yaji ta riƙo hannunsa da sauri ya dawo yana kai kunnansa saitin bakinta sbd yaji me take faɗa a hankali tace ruu………waaaa a wani rarrabe taki ruwa saida gaban Jameel ya yanke ya faɗi da sauri ya tashi ya dauko ruwa ya dawo ya tayar da ita ya daurata akan kirjinsa ya fara bata ruwan a hankali sosai tashan ruwan kafin ta janye kanta jikinta yayi mugun zafi, mayar da ita yayi ya kwantar ya tashi ya nufi bathroom ya haɗa mata ruwan zafi dazai gasa mata jiki, dawowa yayi ya dauke ta cak ya nufi bayi da ita, a hankali ya sata cikin ruwan zafin aekuwa ta gantsare ta miƙe tana ƙanƙamesa sbd yanda taji zafin ruwan na shiga jikinta ta saki wani kuka tana girgiza masa kai dan Allah ka cireni zafi zan mutun nidai ka mayar dani gurin momma nah, hannunsa ɗaya yasa wanda baya riƙe da ita yana share mata gumi, cikin dabara da wayau ya ƙara mayar da ita cikin ruwan zafin ta cije lips dinta tana girgiza masa kai hawaye nabin kumatunta, wani mugun tausayinta yaji da son ta yana bin duk wata jijiya dake jikinsa sosai yakejin *pain* dinta gaba ɗaya yaji bai kyauta ba bai kamata yayi mata kalar wannan shigar ba, ruwan yaga sun canza kala cikin dabara ya canza ruwan Sam bayaso ta gani dan yasan wani sabon kuka zata ɗora masa, sai kuka take mai ban tausayi nan take hawaye suka cika masa idonsa shima yayi ta maza ya sauya mata ruwa, haryanzu jikinta da zafi sosai saida ya gasa mata jikinta sosai kafin ya tashi ya fita yace tayi wankan tsarki yana jiranta, ɗayan ɗakin yaje yayi wanka ya dawo har lokacin bata fitoba, cire bedsheet yayi ya sauya musu sabo ya fita da wanda ya cire gaba ɗaya daga ɗakin sbd bayaso ta gani jallabiyar ya zura a jikinsa ya nufi toilet aekuwa abunda yake tunani shiya gani tana kishin giɗe a cikin ruwan zafi tayi lamo kamar mai bacci ajiyar zuciya ya sauke ya nufi gunta anci sa’a tayi wankan tsarki, a hankali ya cirota har lokacin idonta na rufe ruf sai hawaye ke bin kumatun ta, ya daurata kan gado ya dauko toilet ya rufe mata jiki ya koma kan mirro ya dauko lotion yazo ya shafa mata wardrobe ya buɗe ya ga wayam dan ƙaramin tsaki ya saki ya tashi ya buɗe troly ya dauko mata doguwar riga yazo ya zira mata, masallatai ya sai sallame sallah kakejin sunayi, carpet ya shinfiɗa musu yasa mata hijab a hankali ya dauke ta kamar ƙwai🥚ya ajiyeta akan carpet suka gabatar da nafila kafin sallar asuba ta biyo baya, suna sallamewa ta zame zata kwanta a ƙasa yayi sauri tarota ta kwanta akan cinyarsa sosai yaji yanda jikinta yayi zafi zare mata hijab yayi yaci gaba da Azkar dinsa itama yayi mata, yana gamawa ya dauke ta cak sai kan gado ya daura ya fita bai jimaba ya dawo da cup ya haɗa mata tea mai zafi sai magani a ɗayan hannunsa tayar da ita yayi zaune ya fara bata tea tasha bata wani sha sosai bah tace masa ɗaci gudun kar tayi masa amai yasa ya barta haka ya ɓallar mata magani tasha, tana sha ta ƙara kwanciya shima fita yayi yakai cup ya dawo, shima shiga yayi cikin blanket din mai shegen laushi ya zame mata rigar jikinta kasa magana tayi sbd ta riga tasan wata aura, Sosai ya shige jikinta ya kama nono ɗaya yasa cikin bakinsa yafara tsotsa a hankali tsut tsuttt kamar wani ƙaramin yaro bacci mai daɗi yayi awon gaba dasu duka su biyu, sosai suka sha bacci abunsu cikin bacci MAHELET taji ringing din waya kuma daidai bed side a hankali ta fara bude idanunta har ta buɗe su rasss abunta a hankali ta fara zame jikinta saida Ya riƙe kan nononta gam cikin bakinsa ajiyar zuciya ta sauke kafin a hankali ta daura hannunta akan kumatunsa tana jan nipple dinta harta samu ya saki ta sauke wata ajiyar zuciya kamar wacce tayi dambe ta samu nasara, lumshe ido tayi ta buɗe sai kallonsa take bacci yake abunsa hankali kwance tashi tayi a hankali tana dafa bango harta kai toilet ta ƙara haɗa ruwan zafi ta dauke detol ta zuba tashiga ciki tana lumshe ido sosai ta ƙara gasa jikinta kuma sai taji daɗi sbd jikin ya rage mata ciwo, A daddafe ta fito tasamu gurin ta zauna, daidai lokacin wayar sa ta fara ringing jiuyarwa zaiyi yaganta a zaune ta dauro towel ɗaya a kirjinta ɗaya kuma akanta lumshe ido yayi ya ƙara budewa yana sakar mata wani ƙayattaccen murmushi mai dauke da ma’anoni kala kala da sauri ta kawar da fuskarta gefe ta haɗe rai murmushi ya ƙara yi ya janyota jikinsa am so sorry Pretty nah, nine ko? To ayimin afuwa ya kama kunnuwan sa da duka hanna yansa turo baki tayi aekuwa yayi saurin haɗe bakinsu guri ɗaya yana tsotsar harshenta hannu ya miƙa yana ƙokarin zare mata towel tayi saurin sa hannunta akai tana girgiza masa kai, maƙe mata kafaɗa yayi yana cewa please properties ɗina ne fah yana kashe mata ido ɗaya hannu tasa ta dukesa a ƙirjin tana cewa Nidai Aa ka dena yunwa nakeji, zai yi magana wayar sa ta fara ringing a hankali yasa hannu ya dauka cikin ladabi da biyayya ya gaisheta bata ko tsaya amsar gaisuwar tasa bah tace Jameel lfy dai ko? Tun ɗazu nake kiran number ba’a dauka Hakama ta MAHELET lafiya? Ajiyar zuciya ya sauke yana kallon MAHELET yace Umma lafiya qlw kawai ta tashi da zazzabi ne okay ka gaishemin da ita kuma tun ɗazu na aeko muku da abinci baku buɗe ƙofa bah nace kawai ya ajiyemu ku yayi tafiyarsa murmushi Jameel ya saki yana cewa Umma mungode sosai jazakallahu khairan, murmushi itama tayi tace bye ka kularmin da MAHELET sosai kaji A hankali yace to Umma ta kashiye wayar shima ajiye wayar yayi ya tashi ya fita sai gashi ya dawo da backet ƙato, Saida ya biya kitchen ya dauko musu plate pepesoup din kayan ciki sai waina da miyar naman kai sai kamshin ke tashi zuba musu yayi ya taimaka mata ta saka kaya ya sauko da ita suka fara ci a hankali ya ringa bata a baki harta ƙoshi shima yaci yayi nakk ranar wuni yayi a gida yana jinya yana tarairayar kamar wata jaririya………✍🏻
[8/4, 11:14 AM] Typing….✍🏻

Leave a Comment





No one has commented yet. Be the first!
Leave a Reply